Addu'ar Raba Tsakanin Mutumin Qwarai Da Na Banza

ADDU'AR RABA TSAKANIN NA GARI DA MUGU


 Assalamu alaikum wa rahmatullah ta'ala wa barakaatu Ƴan uwa maza da mata barkan ku da wannan lokaci, ina yi muku fatan alkhairi ya kwana dayawa, harkoki da yanayin rayuwa ya ɓoye mu, Allah ya sa mu dace a rayuwa,

Al'ummar mu sai addu'a, komai sai a hankali, abubuwa sun lalace, ina wadanda ƴaƴansu suke alaqa da abokanan banza ko samarin banza ko ƴan matan banza da sauran su, yau bayaninnan naku ne, idan an ga alaqar banza ta fara qulluwa gaggawa ake yi a rabata, ba'a barinta saboda ɓarna ne, sai an yi da gaske sai an roqi Allah wallahi domin wasu sai an sha wahala kafin a iya rabasu, musamman idan masoya ne kuma ɗaya daga cikinsu mutumin banza ne, duk bayaninda za'a yimata ko za'a yimasa bazai taɓa yarda ba bazai taɓa fahimta ba

A taqaice ba tare da dogon bayani ba yau na zo muku da wasu manyan sirruka guda biyu, idan wasu mutanen banza ko marar kirki suka shiga rayuwar wani mutumin kirki, kokuma rayuwar mutuniyar kirki an yi an yi da ita ta rabu da shi amma ta qi, kokuma an yi an yi da su su rabu da shi sun qi, kokuma wani saurayin banza wanda ya addabi wata yarinya ya shiga rayuwar ta yake so ya dagulamata lissafi, ko wata budurwar banza ƴar iska wacce ta shiga rayuwar wani mutum, kokuma wani yake so ya lalata wani, ko wata, misali tsinannu ƴan homosexual, ko mata ƴan Lesbianism, kokuma masu chanzawa mutum ra'ayi akan ibada kamar atheist ko ƴan transgender ko ƴan daudu, kokuma masu ziga mutun akan hanyar banza, ko masu koyawa mutum mummunar halayya ko ɗabia, kokuma womanizer ta saka ɗanki agaba take so ta lalata shi, kokuma wasu mutane suka fara janye hankalin wani wanda ba'a so yabiye musu da munanan halayen su, to wannan sirrin duk yana magance waɗannan matsaloli da na ambato, har irinsu ma waɗanda van ambata anan ba.

Za'a dinga karanta wannan ayar qafa 313 kullum👉 Sa'ur hiquhu Sa'uudaa qafa 313 kullum za'a karanta da niyyar Allah ya raba tsakanin su da wanda ba'a so su kasance a tare saboda gudun kada su lalata masa rayuwa kokuma su canza masa halayya, kuma za'a iya gayawa wanda ake so a yiwa aikin cewa yadinga karantawa shima, hakan added advantage ne.

Insha Allah mugayen mutanen kokuma ɓatagarin mutanen zasu fita a harkarsa ko a harkarta, Allah zai watsar da kasancewarsu a tare, zai wargaza majalisar su da alaqar da take tsakanin su, zasu manta dashi a duniya ma Insha Allah, mace da namiji duka zasu iya yi




ADDU'AR YANKE ALAQA TSAKANIN MUTUMIN KIRKI DA NA BANZA 2
Wannan asirin da zan qara muku na biyu shima yana da matukar karfi in dai har aka yi wannan aikin, to da yardar Allah babu makawa sai an raba su insha Allah 

Firraqu tsakanin mutanen banza da ruguza alaqarsu ko ince raba wata hulɗar banza wacce babu ci gaba a cikinta ba alkhairi ba addini ba rahama a tsakanin mutane biyu ko sama da haka ko ɗanka/ ɗanki yana hulda da mutanen banza kokuma ƴarka ce take hulɗa da mutanen banza ko ana so a hana yiwuwar wani aure tsakanin mutumin banda da mutuniyar kirki wacce ba ruwanta, ko mutumin kirki da mutuniyar banza wacce bata jin magana, da dai sauransu to ga yanda ake yin aikin👇

Za'a nemi farar takarda wacce ake photocopy da ita ana siyarda ita wurin photocopy ko cafe ko wurin masu computer, babu zane ko daya a kanta, sai a rubuta wannan sirrin dake cikin wannan hoton dake qasa 👇



Za'a rubuta qafa uku (3) a jikin takarda fara guda ɗaya sannan za'a rubuta sunayen mutanen banzan waɗanda ake so a raba a gefen takardar sai a naɗe takardar ta zama laya sannan a naɗeta da baqin zare kuma aje gurin masu ɗinka laya a rufata da baqar fata.

Bayan an gama haka sai aje a nemi qarqashin murhun wuta wanda wuta take ci kullum a wajen wato wanda ba'a fashin girki a kansa kullum, kamar murhun gidan dangi haka ko murhun gidanku indai kasan kullun za'a dinga yin girki a murhun, sai a tona rami a rufe amma ayi rami mai ɗan zurfi kaɗan domin kar layar zafi yayimata yawa over har ta qone, bayan an binne layar a murhu shikenan an gama.

To insha Allah in dai kayi wannan aikin daidai ba tareda kuskure ba to da yardar Allah koda an yi aikin FIRAQU sau ɗari ba'a dace ba to wannan za'a dace akan sa insha Allah mujarrabun ne da yardar Allah.

Mai san wani aiki ko yake da wata buƙata ko yakesan ai masa wannan aikin koma dai meke faruwa za'a iya mana magana ko ta inbox ne insha Allah

Domin neman qarin bayani ko qarin haske ko tambaya a tuntuɓemu a wannan numbobin 👉08136560680, ko 09020132884, ko a WhatsApp da numbar 08136560680

Allah ya yimana jagora ya gafarta mana ya bamu ikon yin aiki da gaskiya da tsoronsa, Allah yasa mu dace
Next Post Previous Post
No Comment
Add Comment
comment url